Kungiyar Hezbollah da ke Lebanon ta ce mayakanta sun kai hare-hare kan wuraren da Isra’ila ke kai hari.
Hezbollah ta ce ta kai wa sojojin Isra’ila hare-harem rokoki a wurare da dama a garuruwan Ainata da kuma Maroun.
Ta kara da cewa dakarunta sun kai wa tankin Merkava hari da makami mai linzami a garin Rashaf da ke kudancin Lebanon.