Yanayin Duhu Yanayin Haske
Yanayin Duhu Yanayin Haske

Hisbah ta kama manajan otal da matasa 21 a Kano

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama manajan wani otal tare da matasa 21 a yankin Kureken Sani, karamar hukumar Kumbotso.

An kama mutanen ne bisa zargin aikata ayyukan da suka saba ka’idojin addini da al’ada, a cewar hukumar.

Hisbah ta ce an gudanar da samamen ne bayan samun bayanan sirri, kuma ana ci gaba da bincike kan lamarin domin daukar matakan da suka dace.

Samu labarai ta Email

Idan kuka danna maballin subscribe, kuna tabbatar da cewa kun karanta kuma kun yarda da mu. Privacy Policy and Terms of Use