Yanayin Duhu Yanayin Haske
Yanayin Duhu Yanayin Haske

Shugaban INEC ya wanke kansa daga zargin nuna fifiko a rikicin ADC

Ku dakatar da tarukan jam'iyya, ku dauki darasi daga Zamfara da Filato - INEC ta gargadi ADC Ku dakatar da tarukan jam'iyya, ku dauki darasi daga Zamfara da Filato - INEC ta gargadi ADC
Ku dakatar da tarukan jam'iyya, ku dauki darasi daga Zamfara da Filato - INEC ta gargadi ADC

Shugaban Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC), Farfesa Joash Amupitan, ya fito fili ya musanta zarge-zargen da ake yi masa na cewa yana da hannu a wani shiri na mayar da Najeriya ƙasa mai jam’iyya ɗaya gabanin zaɓen 2027.

Wannan martani na zuwa ne bayan zarge-zarge daga jam’iyyar ADC, wadda ke ganin wasu matakan da INEC ke ɗauka na iya raunana jam’iyyun adawa.

Sai dai Amupitan ya jaddada cewa hukumar zaɓe tana aiki ne bisa doka da tsarin mulki, ba tare da nuna son kai ga kowace jam’iyya ba.

Samu labarai ta Email

Idan kuka danna maballin subscribe, kuna tabbatar da cewa kun karanta kuma kun yarda da mu. Privacy Policy and Terms of Use