Yanayin Duhu Yanayin Haske
Yanayin Duhu Yanayin Haske

Hare-haren Isra’ila a Lebanon sun hallaka mutum 13 duk da tattaunawar Sulhu

Israel ta sake kai hare-hare a wasu yankuna na Lebanon, duk da ci gaba da tattaunawar sulhu a Washington rahotanni sun ce hare-haren sun yi sanadin mutuwar akalla mutane 13, yayin da wasu kuma suka jikkata. Lamarin ya faru ne kasa da awanni 24 bayan ganawar jami’an diflomasiyya daga ɓangarorin biyu, lamarin da ke nuna tabarbarewar ƙoƙarin kawo zaman lafiya a yankin. Israel ta sake kai hare-hare a wasu yankuna na Lebanon, duk da ci gaba da tattaunawar sulhu a Washington rahotanni sun ce hare-haren sun yi sanadin mutuwar akalla mutane 13, yayin da wasu kuma suka jikkata. Lamarin ya faru ne kasa da awanni 24 bayan ganawar jami’an diflomasiyya daga ɓangarorin biyu, lamarin da ke nuna tabarbarewar ƙoƙarin kawo zaman lafiya a yankin.

Israel ta sake kai hare-hare a wasu yankuna na Lebanon, duk da ci gaba da tattaunawar sulhu a Washington.

Rahotanni sun ce hare-haren sun yi sanadin mutuwar akalla mutane 13, yayin da wasu kuma suka jikkata.

Lamarin ya faru ne kasa da awanni 24 bayan ganawar jami’an diflomasiyya daga ɓangarorin biyu, lamarin da ke nuna tabarbarewar ƙoƙarin kawo zaman lafiya a yankin.

Samu labarai ta Email

Idan kuka danna maballin subscribe, kuna tabbatar da cewa kun karanta kuma kun yarda da mu. Privacy Policy and Terms of Use